![]() | |
---|---|
![]() | |
Bayanai | |
Iri | jami'a |
Ƙasa | Najeriya |
Aiki | |
Mamba na | Ƙungiyar Jami'in Afrika |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 1982 |
![]() |
Jami'ar Olabisi Onabanjo, Ago-Iwoye jami'a ce mallakar gwamnati dake Ago-Iwoye, jihar Ogun, Najeriya. An kafa jami'ar ne ranar 7 ga watan Yuli 1982 a matsayin Jami'ar Jihar Ogun (OSU) kuma an sauya sunan zuwa Jami'ar Olabisi Onabanjo a ranar 29 ga watan Mayu 2001, don girmama Olabisi Onabanjo, wanda ƙoƙarinsa a matsayin gwamnan farar hula na jihar Ogun a lokacin ya kafa jami'ar. Dalibai da yawa har yanzu suna kiran cibiyar a matsayin OSU, taƙaitaccen sunan tsohon.
Jami'ar ta sami adadin masu digiri 10,291 da masu karatun digiri na biyu 1,697.[1]
© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search